uncle Naseer

294 71 6
                                    

57&58
💓💓💓
Karmu yaudari kanmu in ka kinsan bazakai votting bA karka karanta min littafi dan girman Allah!...🤲

.......mari yakara wankamata..yana mesa kafa ya tade ta ta fadi har bakinta yana jini.....jajayen idsnuwansa ya kafets da su yana me kara daka Mata tsawa.....

"Wlh wlh! Yallabai itace tasa ni,har bangaronsu ta kira ni tabani gubar tace in xuba a abincin dazaka ci... shine bayan nazuba gubar nabar wajen.. Islam tazo ta bude taci..."..zakiyya takarashe fada tana me fashewa da matsanancin kuka....duk wannan bayanin da zakiyya tai akan kunnen su hajjo tai ......

Hajjo ce tai gyaran murya sannna n tace......"amma dai daga tsinannuya se hafsa au dama abun da yakawota kenan muguwar aniyarta na tare da ita....ni wlh inza a dora mun wuka awuyana bansan me naso ya tsarewa yayan gidannan ba o..wuhuhu hu!.. mutane sunzama abun tsoro mutane babu tsoron Allah yanzu gashinan garin gina ramin muguntar ta ta gina tafada da yarta... Allah sarki Islam bataji ba bata ganiba mugun halin uwarta ya shafeta..wallahi nasan setayi danasani kasancewarta yar hafsy..."

Hajjo takarashe fada tana me kurma ihu su najma da sadiya suna rarrashi ta.....

Gabaki daya kan Naseer a kulle yake yamarasa yanda ze farowa abun nan fatanshi guda kar yarkaramar yarinyar dabataji ba bata gani ba ta hallaka sabo da..shi...don shi aganinsa ta silarsa koma meye ya faru ya faru....juyawa yay yafice daga cikin dakin....zuciyarsa na tafarfasa...hajjjo kuwa na ganin Naseer ya fita tai kukan kura tai dirar ninja akan zakiyya..ta rinka jibgarta....yayinda itakuma zakiyya ko motsi takasayi se sheshekar kuka da tskeyi....tsakanin najma da sadiya kuwa babu wanda yay kokarin hanata. sukansu dan karsu hadu su rufe zakiyya yar da duka ne azo asamu matsala..shiyasada kuma ganin cewar koma menene zakiyya ba itace babbar me lefinba it sata akai ko giyar wake zakiyya tasha bazata fara kokarin yunkurin kashe wani agidan nan ba.... hajjo kuwa se kaiwa mata duka take dayan hannuwanta na tsifaffi...tana dukanta...tana cewa" wlh a yau dinnnan se kin bar gidan nan ,kuma wlh in Islam ta mutu kuma sekun muta don wlh da hannuna zan murde muku wuya keda uwarta nima aina iya ta addancin"... najma ce ta janye hajjo daga kan zakiyya....

...  But kafin hafsa ta karasha hospital din seda takira mijinta awaya tasanar dashi
.ga sunan...nan take yaywa  babban  abokinsa waya akan yaje ya samesu acan din
...basu karbi islam seda suka tabbatar   alhaji  shitu  abokin  mijinta...but hafsi made sure she bribed the doctor..before alhaji shitu reached out...shiyasa koda  alhaji shitu yazo the doctor had to brainwashed him .. kafin ya yarda yasa hannu su dukufa kan Islam because firstly alhaji shitu insisted to knew what  authentically had happened with Islam.. seda alhaji shitu ya tabbatar komai yafara daidaita ya kuma tabbatar da an shawo kan gubar da islam tasha sannna yaywa alhaji isyaku mijin hafsy waya yay gaya mai....nan ne shima alhaji isyaku yake gaya mai washegari ze dawo.... before kuma he kuma yaywa hafsa sallama ya tafi....da alqawarin ze dawo...

Hafsy ce zaune a harabar hospital din akan daya daga cikin kujerun  abun duniya yabi ya dameta..ita yanzu her biggest fear is zakiyya..she knew if Naseer made  zakiyya   bottle up their secret...she fucked up...she really didn't know abun da yajata ta hada hannu da wannan yarinyar
........toh if it happened zakiyya exposed her secret what would happen.... would i be arraigned?...tai wa kanta wannan tambayar tana me matsar hawaye...."I wouldn't have done that...yah Allah innnalillahi wa inna ilaihur rajium..kome ya kwabe mata tarasa tainda zata farowa lmrin.. ...kiran hajiya salma yayarta wadda suke uwa daya uba daya ne yashigo wayar ta firstly she made up not to pick up the call but the other part of her insisted her.. because she's really in need of what's happening at Royal house........

Seda ta dedaita kanta tana me wipping tears din da suka zubo mata sannna ta daga Kira...hajiya salma ce tafara mgn cikin bacin rai tana mecewa....

"Wlh wlh hafsy kin ban mamaki I'm really disappointed in you.. how dare you zaki yanke wannan dan yan hukuncin besides you're fully aware of kome yafaru a yan takin nan we're the first to be suspected... look at where your soo called flippant attitude  leads us to...ke kinsani every now and then ina yawan gaya muku kar wani yayi yunkurin aikata wani abu dazekai idon jama a kanmu what's the fuck...!!saboda bamu kadai bane masu farautar Naseer ba mu namu karami ne akan na wasu kokin manta shekara 35 biyar da suka wuce...eh?"

UNCLE NASEER  ✅Where stories live. Discover now